You are currently viewing HADISINMU NA YAU (04)

HADISINMU NA YAU (04)

An karɓo daga Manzon ALLAH (S.A.W.A) cewa:

“Zagin Mumini fasiƙanci ne, kuma yaƙar sa kafirci ne, cin namansa (giba) kuma saɓon ALLAH ne”

MADOGARA: Buharul-Anwar, juz’i na 75, shafi na 148, hashiya ta 6. Ko Muntakhabul-Mizanul Hikmah, shafi na 264.

FASSARAR:
Sadiq Aliyu Musa
21122023

Leave a Reply