You are currently viewing HADISINMU NA YAU (09)

HADISINMU NA YAU (09)

An karɓo daga Imam Sādiq (A.S) cewa:

“Wanda Ya fi kowa ƙoƙari a cikin mutane shi ne wanda Ya bar aikata zunubi.”

MADOGARA:
Man La Yahduruhul-Faqih,, Juz’i na 4, Shafi Na 395, Hashiya Ta 5840 ko Tuhful-Uqul, Shafi Na 489

FASSARAR:
Sadiq Aliyu Musa
15012024

Leave a Reply